Labarai

Ranar Lahadi Mai Zuwa za’ayi mukabalar Sheikh Abdujabbar da sauran malaman jihar Kano ~Ganduje.

Spread the love

Gwamnatin Jihar Kano ta bayarda sanarwar Zaman muƙabala tsakanin Sheikh Abduljabbar da sauran malaman Jihar ta Kano a Ranar Lahadi 7 ga watan Maris 2021.

Kwamishinan Yada Labarai Malam Muhammad ya bayyana hakan.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button