Kasuwanci

Shugaban Kasa Buhari ya Bude Taron Tattalin Arziki da zuba Jari a Kaduna.

Spread the love

A yau Litinin Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bude taron tattalin arziki da zuba jari na shekara-shekara da ake yi a Kaduna.

Ana gudanar da taron ne a wannan lokaci ta intanet wanda shugaba buhari ya halarta da wasu manyan jami’an gwamnatinsa daga fadar Gwamnati a Abuja.

Sanawar hakan ta fitone daga Mataimaki na Musamman ga Shugaba Buhari kan watsa Labarai, Mr. Pemi Adesina, ya wallafa a Shafinsa na Twitter.

Ahmed T. Adam Bagas

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button