• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Siyasa

Gwamnatin Jihar Kano Ta Zabtare Albashin Masu Rike Da Mukaman Siyasa Da Kashi 50.

Sabiu1 by Sabiu1
May 18, 2020
in Siyasa
0
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Miftahu Ahmad Panda

Gwamnan Jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya Bayyana Cewar Daga Yanzu Masu Rike Da Mukaman Siyasa a Jihar Kano za’a Dawo Biyansu Rabin Albashin Sune, Ma’ana Za’a Dawo Biyansu Kaso 50 Na Albashinsu Maimakon Cikakken Albashin da Aka Saba Biyansu A Kowanne Wata,

Inda Gwamnan ya Bayyana Cewar An dauki Wannan matakine Sakamakon Rashin Samun Isashshen Kudi daga Gwamnatin Tarayya dakuma Hukumar Tattara kudaden Shiga Ta Jihar Kano, Sakamakon Illar Da Cutar Covid – 19 Ta Haifar ga Tattalin Arziki,

A sanarwar Da Mai Magana Da yawun Gwamnan Jihar Kanon, Abba Anwar, ya fitar ya Bayyana Cewar Za'a fara Aiwatar Da Tsarinne daga Wannan Watan damuke Ciki Na Mayu.

Gwamnan ya Kara dacewa Gwamnatin Jihar Kano Ta Dauki Matakin Ragewa Masu Rike Da Ofisoshin Gwamnati Albashin ne Saboda Rashin Kudi Da Gwamnatin take Fama dashi, Sakamakon Faduwar Farashin Danyen Mai, wanda hakan yayiwa tattalin Arzikin Kasarnan Illa Matuka, Saboda Haka Babu Mafitar Da tawuce Rage Albashin,

Sannan yakara Dacewar Wadanda Rage Albashin ya shafa Sun hadarda Gwamna Da Mataimakinsa, Dukkannin Kwamishinoni, Masu bada Shawara, Mataimaka Na Musamman Da sauran Makamantansu,

A Matakin Karamar Hukuma kuwa Wadanda Abin Zai Shafa Sune Chairman, Da Mataimakinsa, Zababbun Kansiloli, Kansilolin Nadi, Masu Bada Shawara, dakuma Sakatarorin Kananan Hukumomi.

Previous Post

Muhimman Bayanai, Kan Artificial intelligence Daga: Mohiddeen Ahmad

Next Post

Bayan Kwashe Sati Uku yau An Sallami Daurawa a Asibiti..

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Bayan Kwashe Sati Uku yau An Sallami Daurawa a Asibiti..

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

July 19, 2022
Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

July 14, 2022
Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

July 15, 2022
Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

August 3, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
Buhari na iya cigaba da ciyo bashi daga yanzu har abada, Amurka da Biritaniya su ma sun ci bashin kudi – Shugaban APC Adamu

Buhari na iya cigaba da ciyo bashi daga yanzu har abada, Amurka da Biritaniya su ma sun ci bashin kudi – Shugaban APC Adamu

August 16, 2022
Buhari yana kokari, mulkinsa cike yake da rashawar jami’ai, amma haka yake yaki dasu – Keyamo

Buhari yana kokari, mulkinsa cike yake da rashawar jami’ai, amma haka yake yaki dasu – Keyamo

August 16, 2022
Sanata Uba sani ya karyata batun cewa ya Kai Kudri gaban majalisar domin kirkiro Jihar zazzau.

Sanata Uba sani ya karyata batun cewa ya Kai Kudri gaban majalisar domin kirkiro Jihar zazzau.

August 15, 2022
Wata Sabuwa: Ba mu samu tallafin Naira biliyan 1.2 daga gwamnatin Buhari ba, Jihar Zamfara ce kawai ta baiwa sojojin mu motocin Hilux – Gwamnatin Nijar

Wata Sabuwa: Ba mu samu tallafin Naira biliyan 1.2 daga gwamnatin Buhari ba, Jihar Zamfara ce kawai ta baiwa sojojin mu motocin Hilux – Gwamnatin Nijar

August 15, 2022

Recent News

Buhari na iya cigaba da ciyo bashi daga yanzu har abada, Amurka da Biritaniya su ma sun ci bashin kudi – Shugaban APC Adamu

Buhari na iya cigaba da ciyo bashi daga yanzu har abada, Amurka da Biritaniya su ma sun ci bashin kudi – Shugaban APC Adamu

August 16, 2022
Buhari yana kokari, mulkinsa cike yake da rashawar jami’ai, amma haka yake yaki dasu – Keyamo

Buhari yana kokari, mulkinsa cike yake da rashawar jami’ai, amma haka yake yaki dasu – Keyamo

August 16, 2022
Sanata Uba sani ya karyata batun cewa ya Kai Kudri gaban majalisar domin kirkiro Jihar zazzau.

Sanata Uba sani ya karyata batun cewa ya Kai Kudri gaban majalisar domin kirkiro Jihar zazzau.

August 15, 2022
Wata Sabuwa: Ba mu samu tallafin Naira biliyan 1.2 daga gwamnatin Buhari ba, Jihar Zamfara ce kawai ta baiwa sojojin mu motocin Hilux – Gwamnatin Nijar

Wata Sabuwa: Ba mu samu tallafin Naira biliyan 1.2 daga gwamnatin Buhari ba, Jihar Zamfara ce kawai ta baiwa sojojin mu motocin Hilux – Gwamnatin Nijar

August 15, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Buhari na iya cigaba da ciyo bashi daga yanzu har abada, Amurka da Biritaniya su ma sun ci bashin kudi – Shugaban APC Adamu

Buhari na iya cigaba da ciyo bashi daga yanzu har abada, Amurka da Biritaniya su ma sun ci bashin kudi – Shugaban APC Adamu

August 16, 2022
Buhari yana kokari, mulkinsa cike yake da rashawar jami’ai, amma haka yake yaki dasu – Keyamo

Buhari yana kokari, mulkinsa cike yake da rashawar jami’ai, amma haka yake yaki dasu – Keyamo

August 16, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.