• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Siyasa

Malam Pantami ya kaima jihohin arewa maso gabas cigaba

Sabiu1 by Sabiu1
July 1, 2020
in Siyasa
0
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Sheikh dr ali isa pantami Ministan ya rubuta a shafinsa na Facebook cewa

Alhamdu lil Laah! Daga cikin hanyoyin da na kai kukan su, zuwa ga abokanen aiki na, wato Ministocin Ayyuka domin Jama’ar Jihar Gombe, wanda dokokin Najeriya su ka nuna nake wakiltansu. Akwai tafiyar hawainiya na aikin hanyar Gombe zuwa Yola. Wannan hanyar an bada aikin ta tun 2017, amma aiki baya tafiya kwata-kwata.

Bayan ziyarori da yawa da na kai zuwa ga Ministocin ayyuka, bincike ya tabbatar cewa akwai matsalolin (Black Cotton Soil, and the replacement of a single span bridge, da makaman tansu, musamman tsakanin Cham da Numan).

Wadannan matsaloli da na bayyana yasa aikin baya tafiya, domin kudin aikin yayi kadan, kuma ba zai kammala aikin ba. Dalilin roko da muka kai, a yau zaman da aka yi na Federal Executive Council, wanda shugaban kasa ya jagoranta, an kara kudin aikin Tsakanin Cham na Jihar Gombe zuwa Numan da ke Jihar Adamawa. Kudin da aka kara, don kammala aiki mai nagarta, shine Naira Biliyan Bakwai, da miliyan Dari Shida da bakwai, da dubu dari hudu da hamsin, da dari bakwai da arba’in da tara, da kobo ashirin da hudu. (N7, 607,450,749.24).

Don haka a yanzu a cikin hanyoyi hudu da muka isar da damuwa akansu, uku sun samu shiga, saura daya, wanda itama ta Jiha ce, amma duk da haka muna kokarin samun tallafin gwamnatin tarayya don tallafawa Jihar mu ta Gombe in sha Allah.

Allah Ya sa a kammala aiki mai nagarta, kuma Ya sanya shi mai anfani ga Al’Ummah. Ameen Yaa Hayyu Yaa Qayyum.

Isa Ali Ibrahim Pantami.

Previous Post

An Amince Yaci Gaba da Mulki Har Karshen Rayuwar sa.

Next Post

Mafarki Nayi Aka Cemin Idan Nayiwa Yarinya ‘Yar Shekara 5 Ko 8 To Zan Zama…….Inji Wani Dan Shekara 45 Da Yayiwa ‘Yar Shekara 8 Fyade.

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Mafarki Nayi Aka Cemin Idan Nayiwa Yarinya 'Yar Shekara 5 Ko 8 To Zan Zama…….Inji Wani Dan Shekara 45 Da Yayiwa 'Yar Shekara 8 Fyade.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

July 19, 2022
Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

July 14, 2022
Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

July 15, 2022
Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

August 3, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3

Indiya: ‘Yan sanda sun kama dan Najeriya da kwayoyi.

August 13, 2022
Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

August 13, 2022
Gwamnatin Buhari ta bamu uzuri amma ta kashe sama da Naira biliyan 600 kan Trader Moni da sauran abubuwa – ASUU

Gwamnatin Buhari ta bamu uzuri amma ta kashe sama da Naira biliyan 600 kan Trader Moni da sauran abubuwa – ASUU

August 13, 2022
Hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kama mutane 480, wadanda ake zargin sun tsere daga Kuje

Hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kama mutane 480, wadanda ake zargin sun tsere daga Kuje

August 13, 2022

Recent News

Indiya: ‘Yan sanda sun kama dan Najeriya da kwayoyi.

August 13, 2022
Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

August 13, 2022
Gwamnatin Buhari ta bamu uzuri amma ta kashe sama da Naira biliyan 600 kan Trader Moni da sauran abubuwa – ASUU

Gwamnatin Buhari ta bamu uzuri amma ta kashe sama da Naira biliyan 600 kan Trader Moni da sauran abubuwa – ASUU

August 13, 2022
Hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kama mutane 480, wadanda ake zargin sun tsere daga Kuje

Hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kama mutane 480, wadanda ake zargin sun tsere daga Kuje

August 13, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Indiya: ‘Yan sanda sun kama dan Najeriya da kwayoyi.

August 13, 2022
Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

August 13, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.