• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Siyasa

Yan Kwankwasiyya Sunyi Addu’oi Na Musamman Kan Dan Uwansu da Yabata.

Sabiu1 by Sabiu1
July 26, 2020
in Siyasa
0
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Abubakar Idris (Abu Hanifa Dadiyata) Wani Matashi Ne Dan Asalin Jihar Kano, Mazaunin Jihar Kaduna, Wanda Kuma Malami Ne A Jami’ar Dutsin Ma, Ta Jihar Katsina, Kuma Babban Masoyin Tafiyar Siyasar Kwankwasiyya. Ranar 1st Ga Watan Augustan 2019 Ne, Wasu Mutane Da Ba’asan Kosu Waye Ba, Suka Zo Har Gidansa A Jihar Kaduna Suka Sace Shi, Wanda Kawo Yanzu Kimanin Shekara Guda Kenan Ba’a Ga Inda Dadiyata Yake Ba.

Dadiyata Magidancine Mai Mata Daya, Tare ‘Ya’ya Guda Biyu, Mahaifinsa Da Mahaifiyarsa Suna Raye, Yana Da Yan Uwa, Abokan Arziki, Abokan Aiki, Makobta Da Sauransu, Wanda Da Farko Anyi Tsammanin Yana Hannun Jami’an Tsaro, Amma Bayan Tuntubar Hukumomin Tsaro Na Police, DSS, Da Sauransu, Suka Tabbatar Dadiyata Baya Hannnunsu, Kuma Har Yanzu Basu Samu Nasarar Gano Inda Dadiyata Yake Ba.

Ranar Juma’ar Da Ta Gabata 24/07/2020, Wasu Daga Cikin Abokan Dadiyata, Suka Jagoranci Gudanarda Saukar Karatun Alqur’ani Mai Girma, Tare Da Addu’oi Na Musamman, A Masallacin Gidan Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Dakta Rabiu Musa Kwankwaso Dake Birnin Kano, Da Nufin Allah Ya Bayyana Abubakar Cikin Aminci Da Koshin Lafiya, Tare Da Yin Addu’a Akan Halin Da Wannan Kasa Take Ciki, Na Rashin Ingantaccen Tsaro, Kuncin Rayuwa, Da Sauran Abubuwa Marasa Dadi, Akan Allah Ya Maganta.

A Karshe Anyi Kira Ga Jami’an Tsaro Da Sauran Masu Ruwa Da Tsaki A Harkokin Tsaro, Kan Su Kara Kwazo Wajen Tabbatar Da Dadiyata Ya Kubuta Daga Hannun Wadanda Suka Sace Shi, Domin Ya Dawo Cikin Iyalansa, Ya Cigaba Da Rayuwa Kamar Kowa, Bisa ‘Yancin Da Yake Dashi A Matsayinsa Na Dan Kasar Nan.

Previous Post

Ba Za Mu Sake Amincewa Da Tuhumar Magu Ba, Inji Wani Lauya.

Next Post

Gwamnoni 19 Na Arewacin Najeriya Zasu Cigaba Da Tasa Keyar Almajirai Zuwa Gidajen Iyayensu.

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Gwamnoni 19 Na Arewacin Najeriya Zasu Cigaba Da Tasa Keyar Almajirai Zuwa Gidajen Iyayensu.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

July 19, 2022
Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

July 14, 2022
Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

August 3, 2022
Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

July 15, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14  a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14 a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

August 16, 2022
DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

August 16, 2022
Gwamnonin za su gana a ranar Laraba domin tattauna matsalar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke ciki

Gwamnonin za su gana a ranar Laraba domin tattauna matsalar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke ciki

August 16, 2022
Da ‘dumi’dumi: Shekarau yayi watsi da tayin da Atiku yayi masa na komawa jam’iyar PDP.

Da ‘dumi’dumi: Shekarau yayi watsi da tayin da Atiku yayi masa na komawa jam’iyar PDP.

August 16, 2022

Recent News

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14  a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14 a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

August 16, 2022
DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

August 16, 2022
Gwamnonin za su gana a ranar Laraba domin tattauna matsalar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke ciki

Gwamnonin za su gana a ranar Laraba domin tattauna matsalar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke ciki

August 16, 2022
Da ‘dumi’dumi: Shekarau yayi watsi da tayin da Atiku yayi masa na komawa jam’iyar PDP.

Da ‘dumi’dumi: Shekarau yayi watsi da tayin da Atiku yayi masa na komawa jam’iyar PDP.

August 16, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14  a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14 a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

August 16, 2022
DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

August 16, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.