• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Tsaro

GASKIYA BA SASANCI AKAI DA ‘YAN TA’ADDAN KATSINA BA, SHASHANCI AKAI.

Sabiu1 by Sabiu1
May 15, 2020
in Tsaro
0
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A Shekarae da ta Gabata 2019 Sakataren Gwamna Dr. Mustafa Inuwa ya Jagaoranci yin Sulhu da ‘Yan Ta’adda da Umarnin mai Girma gwamna.

A Zahirin Gaskiya Yin Sulhun bai Haifar da ɗ’a Mai Ido ba, duk da kuwa Sai da Aka Zauna da Shuwagabannin ‘Yan Ta’addan na Ɓangarori da yawa.

Ba Anan ta Tsaya ba, Mai girma Gwamna Yayi Ma Yan Ta’adda Shatara ta Arziki, An Jawo su a jika, Duk Bayan Wasu ‘yan Kwanaki ya Kan Gayyato su Domin Su Ƙara Bada Shawar-wari.

Bayan Wannan Sulhun da Fari An samu Sauƙin Yin Ta’addaci, Amma daga Baya Sai Aka Koma Gidan Jiya, Ta’ddanci Garkuwa da Mutane Satar Shanu Kashe-Kashe Da ƙone-ƙone ya Ƙaru.

Hakan Yasa Gwamna Yasaka Ma Talakawa Dokar Hawa Mashina Daga ƙarfe 7:00 Na Yamma Zuwa ƙarfe 6:00 Na Safe, Shin Saka Wannan Dokar ya yi Alfanu a wajen ‘yan Ta’adda, Wane Nasarori Aka Samu?.

Wannan Doka ta Hana Hawa Mashina Bata Shafi ‘Yan Ta’adda ba, Yan Gari Kaɗai ta Shafa, Domin Inda ‘Yan Ta’adda Suke Jami’ai Basu Zuwa, ‘Yan Ta’adda Suna Zuwa Ta’addanci Duk Lokacin da Suka Ga Dama, saka Doka ba ta Hanasu yin Ta’addanci ba.

‘Yan Ta’adda Suna Zuwa Su yi Ta’addanci Da Rana Gatse-Gatse Su Kashe Mutane Su Kwashe Masu Dabbobi Su Ƙwace Musu Dukikoyin su Su Yi Wa ‘Yan Mata Fyade Su Ƙone Masu Gidaje.

Me Yasa Gwamnati Yanzu Bata ba Tsaro Muhimmanci ba, Me Yasa Yanzu Hankalinta Ya Karkata Akan Corona-virus, Talakawa Da Ake Ma Wannan Aika-Aikar Basu San Corona ba, Ta’addancin da Ake Musu Shine Annobar su.

Me Yasasa Gwamna Yafi ba Corona Muhimmanci Fiye Da Ta’addanci?

Me Yasasa yadda Kullum Ake Fidda yawan Waɗanda Suka Kamu Da cutar amma Ba Za’a Fidda yawan Waɗanda Yan Garkuwa da Mutane Suka Kama ba?

Me Yasasa Yadda Kullum Ake Fidda yawan Waɗanda Cutar Ta Kashe amma ba Za’a Fidda yawan Mutanen da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe ba?

Me Yasasa yadda Kullum Ake Fidda Yawan Waɗanda Suka Warke daga Cutar amma Ba Za’a Fidda Yawan Waɗanda Aka Kuɓutar daga Hannun masu Garkuwa da Mutane ba?

Me Yasasa Idan Aka Kira Jami’ai a daidai Lokacin da Ake Ta’addanci Basu Zuwa da Wuri Sai Angama Amma Idan Aka Kira NCDC Cewa ga Masu Cuta Suke Zuwa Cikin Gaggawa?

ƙwarai Dole Su ba Corona Muhimmanci, Saboda Corona Batasan Talaka Ko Mai Mulki ba, Kowa Kamawa Take, tun A nan yakamata Talaka Yasan Ba Rayuwarsa Ake Karewa ba.

An kashe ma Wasu Iyaye An kashe ma Wasu Mataye Ankashe ma Wasu Mazaje Wasu Kuma Kuma ‘Ya’ya ye, Amma Har yanzu Bamuji Shugaban da yaje Yi musu Jaje ba.

Ashe Gwmnati tanada Ƙarfin da idan aka Zageta zata Kama Mutum Ayi Masa Hukunci, Amma Bazata Iya Kamo ‘Yan Ta’adda A yi Masu Hukunci ba.

Wai Menene Talakawa Suka yima Masu Mulki da Suke Gallaza Masu Azaba, Me Yasa Har yanzu Sunƙi Tashi Tsaye Domin a Kauda Ta’addanci, Me yasa ba Za’ai Wasu Sauye-Sauye ba Kasancewar Cin Hanci ya yi Yawa.

Wace Irin Lalacewa ce yin Sulhu da ɗan Ta’dda, meye yasa Ba za’a je Inda ‘yan ta’addan nan Suke a Gama da su ba tunda ansan Inda Suke, Talakawa Suna Kallon Mutanen da ke Cikin Gwamnati Waɗanda ake Zargin Sunada Hannu Dumu-Dumu a Cikin Ta’addanci.

*Munji Sakaren Gwamna yana Magana a Radio yana cewa “An sace mutane a hanya kaza Amma yasa ankarɓo su” Wannan wane kalar Mulki ne Wanda Za’a Sace Bayin Allah Gwamnati ko Wasu Mutanen Gwabnati tasa a amsosu, Wannan yana nuna Akwai Mutanen da basu so Kashe-Kashen ya ƙare Saboda Wani (Interest).

‘Yan Ta’adda Suna Zuwa da Rana gatse-gatse Su Kashe bayin Allah Su yiwa ‘yan Mata ƙanana fyade su kwashe musu dabbobi su ƙone musu Gidaje Su kashe maza Su kashe Mata Su kashe yara Wannan wane irin Bala’i Ne.😥

Talakawa da yawa Suna Hannun Masu Garkuwa da Mutane, ‘Yan Uwansu Basu da Halin Biyan Kuɗin Fansa Allah ne kaɗai gatansu, munsan Wasu Watanni da Suke Wuce Anyi Garkuwa da Surukar Gwamna ba ta daɗe ba Aka gaggauta Amsota Kuma Aka yi Ƙwaƙwƙwaran Bincike aka Gano Waɗand Sukai Garkuwa da Ita, Shi malam Talaka Allah ne Gatansa.

Daga Ƙarshe Muna Addu’a da Roƙon Allah Duk Mai Hannu a Cikin Kisan da Akewa talaka Allah Ya Tona Masa Asiri, Idan Mai Mulki ne Allah Ya ƙwace Mulkin Idan Neman Yake Allah Ka Hanashi, Talakawa da Ake Juya ma Tunani Suna kashe ‘Yan Uwansu Allah ka Shiryasu su Daina, Idan ba masu Shiryiwa Bane Allah Ka Gaggauta Ɗaukar Mataki Kansu.

Nuraddeen Mannir
15th, may 020.

Previous Post

Fasahar Zamani Kashi Na Daya

Next Post

Zamantakewar Matasa Kashi Na 02

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Zamantakewar Matasa Kashi Na 02

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

July 19, 2022
Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

July 14, 2022
Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

July 15, 2022
Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

August 3, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3

Indiya: ‘Yan sanda sun kama dan Najeriya da kwayoyi.

August 13, 2022
Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

August 13, 2022
Gwamnatin Buhari ta bamu uzuri amma ta kashe sama da Naira biliyan 600 kan Trader Moni da sauran abubuwa – ASUU

Gwamnatin Buhari ta bamu uzuri amma ta kashe sama da Naira biliyan 600 kan Trader Moni da sauran abubuwa – ASUU

August 13, 2022
Hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kama mutane 480, wadanda ake zargin sun tsere daga Kuje

Hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kama mutane 480, wadanda ake zargin sun tsere daga Kuje

August 13, 2022

Recent News

Indiya: ‘Yan sanda sun kama dan Najeriya da kwayoyi.

August 13, 2022
Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

August 13, 2022
Gwamnatin Buhari ta bamu uzuri amma ta kashe sama da Naira biliyan 600 kan Trader Moni da sauran abubuwa – ASUU

Gwamnatin Buhari ta bamu uzuri amma ta kashe sama da Naira biliyan 600 kan Trader Moni da sauran abubuwa – ASUU

August 13, 2022
Hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kama mutane 480, wadanda ake zargin sun tsere daga Kuje

Hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kama mutane 480, wadanda ake zargin sun tsere daga Kuje

August 13, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Indiya: ‘Yan sanda sun kama dan Najeriya da kwayoyi.

August 13, 2022
Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

August 13, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.