• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Tsaro

Satar Makarantar Zamfara: Kusan ‘yan mata 550 sun bata.

Sabiu1 by Sabiu1
February 26, 2021
in Tsaro
0
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga cikin dalibai 600 na makarantar sakandaren ‘yan mata ta gwamnati, dake Jangebe, a karamar hukumar Talata Mafara ta jihar Zamfara, an bar kimanin 50 a baya, …

Daga cikin dalibai 600 na makarantar sakandaren ’yan mata ta gwamnati, da ke Jangebe, a karamar Hukumar Talata Mafara, ta Jihar Zamfara, an bar kimanin 50, kamar yadda wani malamin da ya nemi a sakaya sunansa ya shaida wa Jaridar Aminiya.

Wasu ‘yan bindiga sun kutsa kai cikin makarantar da safiyar ranar Juma’a, inda suka yi awon gaba da dalibai da dama.

Malamin ya ce iyayen daliban, wadanda suka tsere daga satar, sun zo ne tun da misalin karfe 5 na asuba don kwashe ‘ya’yansu mata, ya kara da cewa wasu iyayen yan matan da aka sace suna zubewa a harabar makarantar.

“Da farko, hukumomin makarantar sun hana su tafiya tare da sauran daliban amma suka kara fusata suka fara sauke kofofi da tagogin gine-ginen da ke cikin makarantar kuma dole ne hukumar makarantar ta mika wuya ga bukatunsu.

“Lokacin da :yan bindigan suka yi wa makarantar kawanya, sai da suka far wa sojojin da ke yankin kafin su samu shiga makarantar.

“Wasu mutane sun gaya mana cewa sun ajiye motoci a gefen makarantar.

“Jami’an tsaro da kungiyoyin sa kai na yankin suna bin sawun ‘yan bindigar kuma wasu da dama daga cikin mazauna yankin sun ba da kansu don shiga cikin binciken,” in ji shi.

Sai dai Gwamnatin Jihar Zamfara ta ce ba a san adadin daliban da aka sace daga makarantar ba.

Da yake magana, kwamishinan yada labarai na jihar, Alhaji Sulaiman Tunau Anka, ya ce har yanzu ba a gano takamaiman adadin daliban da aka sace ba.

“Har yanzu ba mu tabbatar da ainihin adadin daliban da aka sace ba.

“Jami’an tsaro sun fara farautar wadanda suka aikata laifin.”

“Sun tafi makarantar da motoci. Wasu daga cikin ‘yan matan sun yi tattaki. Muna kan halin da ake ciki yanzu saboda duk wani tuntuba ana kokarin ganin an ceto ‘yan matan makarantar da aka sace, ”inji shi

Satar ta faru ne ‘yan sa’o’i bayan da gwamnatin jihar ta ce wasu tubabbun’ yan bindiga sun mika makamansu.

Gwamna Bello Matawalle na Zamfara yana ci gaba da tattaunawa da ‘yan bindiga don samun zaman lafiya.

Previous Post

A bayyane take jam’iyyar APC ta gazawa ‘yan Najeriya a fannin tsaro, in ji mai taimakawa Ganduje Salihu Tanko Yakasai.

Next Post

Haryanzu bamu San adadin yawan daliban da aka sace Mana ba ~inji Gwamna Matawalle.

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Haryanzu bamu San adadin yawan daliban da aka sace Mana ba ~inji Gwamna Matawalle.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

April 2, 2022
An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

March 15, 2022
TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

March 30, 2022
DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

April 2, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
Da Dumi Dumi: ‘Yan ta’adda sun harbe daya daga cikin mutanen da aka yi garkuwa da su a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna, in ji mai sasantawa.

Da Dumi Dumi: Kotu ta daure Sanatan Najeriya shekaru bakwai a gidan yari bisa samunsa da laifin karkatar da kudade.

July 1, 2022
Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

July 1, 2022
‘Yan ta’addan Igbo IPOB sun kashe Sharif Abubakar Isah Mayolope a jihar Anambra.

‘Yan ta’addan Igbo IPOB sun kashe Sharif Abubakar Isah Mayolope a jihar Anambra.

July 1, 2022
Yakin Rasha da Ukraine: Najeriya a shirye take ta samar da iskar gas a fadin Turai – Buhari

Yakin Rasha da Ukraine: Najeriya a shirye take ta samar da iskar gas a fadin Turai – Buhari

July 1, 2022

Recent News

Da Dumi Dumi: ‘Yan ta’adda sun harbe daya daga cikin mutanen da aka yi garkuwa da su a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna, in ji mai sasantawa.

Da Dumi Dumi: Kotu ta daure Sanatan Najeriya shekaru bakwai a gidan yari bisa samunsa da laifin karkatar da kudade.

July 1, 2022
Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

July 1, 2022
‘Yan ta’addan Igbo IPOB sun kashe Sharif Abubakar Isah Mayolope a jihar Anambra.

‘Yan ta’addan Igbo IPOB sun kashe Sharif Abubakar Isah Mayolope a jihar Anambra.

July 1, 2022
Yakin Rasha da Ukraine: Najeriya a shirye take ta samar da iskar gas a fadin Turai – Buhari

Yakin Rasha da Ukraine: Najeriya a shirye take ta samar da iskar gas a fadin Turai – Buhari

July 1, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Da Dumi Dumi: ‘Yan ta’adda sun harbe daya daga cikin mutanen da aka yi garkuwa da su a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna, in ji mai sasantawa.

Da Dumi Dumi: Kotu ta daure Sanatan Najeriya shekaru bakwai a gidan yari bisa samunsa da laifin karkatar da kudade.

July 1, 2022
Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

July 1, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.