• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Tsaro

Yaki da ta’addancin Boko Haram Sarkin musilmi ya kalubalanci Rundunar Sojojin Nageriya.

Sabiu1 by Sabiu1
December 15, 2020
in Tsaro
0
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar III ya jagoranci majalisar Sarakunan gargajiya na Nigeria zuwa birnin Maiduguri jihar Borno inda suka gana da Maigirma gwamna Farfesa Babagana Umara Zulum (Khadimul Ummah)

Sarkin Musulmi Abubakar Sa’ad III a matsayinsa na tsohon soja wanda yayi ritaya a mukamin Janar kafin ya zama Sarkin Musulmi, ya kalubalanci rundinar sojin Nigeria akan dalilin da ya hanata mamayar Tafkin Chadi da Jejin Sambisa inda maboyar ‘yan ta’addan Boko Haram yake

Sarkin yace; Na karanta jawabin da Gwamna Zulum yayi akan cewa ya kamata sojoji su isa inda manyan sansanonin ‘yan Boko Haram yake a Tafkin Chadi da Sambisa domin a gama da su, Maigirma Gwamna ina tabbatar maka da cewa shekaru sama da 40 lokacin da nake aikin soja ina da mukamin Laftanar an kaini Tafkin Chadi nayi shekaru kusa 3 a garin Baga, bataliyar rundinata mu kanyi hadin gwiwa da bataliyar sojojin da suke Monguno da Maiduguri, duk bayan wata 6 mu kan hadu mu tsara rawar daji mu mamaye yankin Tafkin Chadi dake fadin iyakar Nigeria

Na kasance kwamandan yakin bataliyar sojoji na garin Baga a lokacin ina da mukamin Laftanar, ina da zanen taswirar yankin Tafkin Chadi gaba daya, muna da tsibiri guda 36 na yankin Nigeria a Tafkin Chadi, mun mamaye tsibiri guda 16, babban tsibiri a lokacin shine tsibirin Nasara, bataliyarmu ta tabbatar da tsaro a lokacin, don haka a yanzu ban san dalilin da yasa sojojin Nigeria ba zasu iya mamayar Tafkin Chadi da Jejin Sambisa ba, matukar muna bukatar zaman lafiya to ya zama wajibi mu mamaye wadannan yankuna, matukar muna son zaman lafiya ya zama dole mu kori ‘yan ta’adda daga wadannan yankuna, babu wani dalili da zai hanamu aiwatar da hakan, inji mai Alfarma Sarkin Musulmai

Sarkin Musulmi ya kara da cewa wannan shine karo na farko da majalisar Sarakunan gargajiya na Nigeria ta kawo ziyara Borno domin gabatar da jawabi wa dukkan al’ummar Nigeria, kashe kashe sunyi yawa, ta’addanci, garkuwa da mutane ya mamaye ko’ina fadin kasa, lokacin da nazo Maiduguri bude Masallaci gwamnan Zulum yana ‘dan takaran gwamna, wannan shine karo na farko da nazo Maiduguri tun bayan da ya zama Gwamna, Alhamdulillah muna ganin kokarin da yake yi, ina yawan tattaunawa ta waya da Shehun Borno yana fadamin halinka na kirki, muna da kyakkyawan zato na alheri a kanka, kana kokari, amma yanzu ka fara

Yaci gaba da cewa; Na san Maiduguri tun ina da kuruciya, anan na girma, lokacin da nake aikin soja nayi shekaru kusan 3 a barikin sojoji dake garin Bama, barikin sojoji da nayi rayuwa a gidan soja da mukamin Laftanar shine barikin da ‘yan ta’addan Boko Haram suka ruguza sula kona, ya zama wajibi a tashi tsaye a isa inda Boko Haram suka buya a kawar da su, inji Mai Alfarma Sarkin Musulmai

Alhamdulillah Mai Alfarma Sarkin Musulmai ya sauke nashi nauyin, ya fadawa rundinar sojin Nigeria gaskiya, ya rage nata ta dauki shawaran ko tayi watsi da shi

Muna rokon Allah Ya sa rundinar sojin Nigeria tayi amfani da shawaran tsohon Janaral Sarkin Musulmin Nigeria Amin daga datti datti

Previous Post

Boko Haram sun kashe ‘yan Gudun Hijira mutun 50 a Garin Tumur.

Next Post

Mune muka sace daliban Makarantar kankara ta Jihar katsina ~Inji Shekau

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Mune muka sace daliban Makarantar kankara ta Jihar katsina ~Inji Shekau

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

April 2, 2022
An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

March 15, 2022
TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

March 30, 2022
DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

April 2, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
Da Dumi Dumi: ‘Yan ta’adda sun harbe daya daga cikin mutanen da aka yi garkuwa da su a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna, in ji mai sasantawa.

Da Dumi Dumi: Kotu ta daure Sanatan Najeriya shekaru bakwai a gidan yari bisa samunsa da laifin karkatar da kudade.

July 1, 2022
Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

July 1, 2022
‘Yan ta’addan Igbo IPOB sun kashe Sharif Abubakar Isah Mayolope a jihar Anambra.

‘Yan ta’addan Igbo IPOB sun kashe Sharif Abubakar Isah Mayolope a jihar Anambra.

July 1, 2022
Yakin Rasha da Ukraine: Najeriya a shirye take ta samar da iskar gas a fadin Turai – Buhari

Yakin Rasha da Ukraine: Najeriya a shirye take ta samar da iskar gas a fadin Turai – Buhari

July 1, 2022

Recent News

Da Dumi Dumi: ‘Yan ta’adda sun harbe daya daga cikin mutanen da aka yi garkuwa da su a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna, in ji mai sasantawa.

Da Dumi Dumi: Kotu ta daure Sanatan Najeriya shekaru bakwai a gidan yari bisa samunsa da laifin karkatar da kudade.

July 1, 2022
Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

July 1, 2022
‘Yan ta’addan Igbo IPOB sun kashe Sharif Abubakar Isah Mayolope a jihar Anambra.

‘Yan ta’addan Igbo IPOB sun kashe Sharif Abubakar Isah Mayolope a jihar Anambra.

July 1, 2022
Yakin Rasha da Ukraine: Najeriya a shirye take ta samar da iskar gas a fadin Turai – Buhari

Yakin Rasha da Ukraine: Najeriya a shirye take ta samar da iskar gas a fadin Turai – Buhari

July 1, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Da Dumi Dumi: ‘Yan ta’adda sun harbe daya daga cikin mutanen da aka yi garkuwa da su a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna, in ji mai sasantawa.

Da Dumi Dumi: Kotu ta daure Sanatan Najeriya shekaru bakwai a gidan yari bisa samunsa da laifin karkatar da kudade.

July 1, 2022
Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

Sanatocin kasar Amurka sun bukaci a saka Najeriya a cikin jerin kasashe masu take hakkin addini.

July 1, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.