• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Wasanni

Babban Burina Shine Na Zarce Messi Na Karya Tarihin Ronaldo A Fagen Kwallon Kafa, Inji Abdul Musa Zubairu.

Sabiu1 by Sabiu1
August 10, 2020
in Wasanni
0
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Zamu tsaya tsayin daka don muga mun taimakawa ƙasarnan don muga ta sami nasarori a fagen ƙwallon ƙafa.

Ina so naga mun ciyowa Najeriya kofin Duniya, don muna ƙaunar kasarmu, kuma muna kishinta, don haka dole mu tsaya tsayin daka muga mun taimaketa.

Zan zama jakada na ƙwarai a duk inda naje wajen kare Darajar ƙasar mu tago Najeriya.

Yanzu muke kan ganiyarmu, kuma fatan mu kafa sabon tahiri a fagen ƙwallon ƙafa wadda zamu bawa duniya mamaki.

Bubban burina shine naga na zarce Messi na Karya tarihin Ronaldo a fagen tamola da yardar Allah, Inji Dan Wasa Abdul Musa Zubairu.

Abdul Musa Zubairu dai ɗan asalin Jihar kaduna ne, Yana da shekara 21 a yanzu haka.

Yayi wasa a ƙungiyoyi guda 4 kafin tafiyarsa
Nahiyar Turai (AS TRENCIN FC) A ƙasar Slovakia. (FORTUN LIGA) Itace gasa mai daraja ta ɗaya a ƙasar Slovakia.

Ƙungiyoyin daya buga wasa
1- Ogolos Fc
2- Bokaji Stars fc
3- Kaduna Bees fc
4- GBS ACADEMY
Suna Najariya ne duka.

A 2016 ya tafi Ƙarƙashin Jagorancin Kamfanin (KAS- CONSULTINING D.O.O) inda ya fara buga wasa a 2017 yana buga wasan tsakiya inda yake buga Lamba 10

A yanxu haka wasu ƙungiyoyi dake nahiyar turai na nemansa. Aciki Harda kulobɗin (Ajax)
Ƙasar Slovakia na kiran sa (N’gola Kante) sabida ƙwazon sa da nuna kishi a guri ƙwallo.

As Trencin na shiga damuwa idan babu shi a wasa.

Sunce Ɗan Wasan na da hazaƙa da kawo taimako don mu sami nasara.

Previous Post

Ya Kamata Talakan Najeriya Ya Farka Daga Bacci…

Next Post

Shin Dan Sanda Yana Da Hurumin Da Zai Tsareka A Hanya Ya Cajeka?

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Shin Dan Sanda Yana Da Hurumin Da Zai Tsareka A Hanya Ya Cajeka?

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

July 19, 2022
Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

July 14, 2022
Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

July 15, 2022
Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

August 3, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3

Indiya: ‘Yan sanda sun kama dan Najeriya da kwayoyi.

August 13, 2022
Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

August 13, 2022
Gwamnatin Buhari ta bamu uzuri amma ta kashe sama da Naira biliyan 600 kan Trader Moni da sauran abubuwa – ASUU

Gwamnatin Buhari ta bamu uzuri amma ta kashe sama da Naira biliyan 600 kan Trader Moni da sauran abubuwa – ASUU

August 13, 2022
Hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kama mutane 480, wadanda ake zargin sun tsere daga Kuje

Hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kama mutane 480, wadanda ake zargin sun tsere daga Kuje

August 13, 2022

Recent News

Indiya: ‘Yan sanda sun kama dan Najeriya da kwayoyi.

August 13, 2022
Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

August 13, 2022
Gwamnatin Buhari ta bamu uzuri amma ta kashe sama da Naira biliyan 600 kan Trader Moni da sauran abubuwa – ASUU

Gwamnatin Buhari ta bamu uzuri amma ta kashe sama da Naira biliyan 600 kan Trader Moni da sauran abubuwa – ASUU

August 13, 2022
Hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kama mutane 480, wadanda ake zargin sun tsere daga Kuje

Hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kama mutane 480, wadanda ake zargin sun tsere daga Kuje

August 13, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Indiya: ‘Yan sanda sun kama dan Najeriya da kwayoyi.

August 13, 2022
Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

Da alama Salman Rushdie marubucin da yayi ɓatan ga Annabi zai rasa ido, kuma hantarsa ​​ta yi rauni tare da lalacewa sakamon harin da aka kai masa a birnin New York na kasar Amurka

August 13, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.