Addini

WATA SABUWA A KADUNA

Daga Kabiru Ado Muhd

Gwamnatin jihar Kaduna zata rushe wasu masallatai saboda rashin bin dokar hana sallar juma’a da gwamnatin ta kafa don Neman kariya daga yaduwar Annobar covid-19.

Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufa’i ne yabada wannan umarnin bayan limaman masallatan sun karya dokokin.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button