Labarai

Yakamata gwamnatin tarayya ta dauki nauyin iyalan da aka kashe a borno~Shehu Sani

Spread the love

Tsohon sanatan kaduna ta tsakiya Shehu Sani ya Bawa Gwamnati Shawara inda Yace Yakamata gwamnatin tarayya ta dauki nauyin ciyarwa da ilmantarwan marayayun da wa yanda aka kashe suka bari.Ya kuma kamata Shugaban ya gaiyaci iyalan mamatan fadan Shugaban kasa,ya sadu dasu ba shamaki.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button