Rahotanni

‘yan Bindiga sun sake kashe wani basarake a jihar katsina

Spread the love

Yan Bindiga sun sake kashe wani basarake a jihar katsina rahotanni daga garin mazoji na Karamar Hukumar matazu dake jihar katsina ya nuna a daren jiya ‘yan bindiga sun shiga kauyen na mazoji sun kuma kashe sarkin na mazoji.

wannan yana zuwane kwanaki kadan bayan da yan bindigar suka kashe sarkin Yantumaki na Karamar Hukumar danmusa ta jihar katsinar wato Alh Atiku maidabino 

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button