Ilimi

Yanayin Da Aka Koma Makarantu Kenan.

Spread the love

Sabon Tsarin Koyarwa A Makarantun Kasar Ghana

Daga Comr. Abba Tsanyawa

Duk da kasancewar kasar Nigeriya na gaba da kasar Ghana a bangaren arzikin kasa da masana da tarihi da ci gaba da komai da komai, Amman sai ga shi kasar ta Ghana ta yi wani yunkurin ci gaba da koyar wa a makarantunta duba da muhimmancin ilimi.

Wannan dalilin ya sanya nake tambaya anya kuwa Nigeriya ta shirya?

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button