Labarai

Yanzu haka Shugaba Bola Tinubu yana rantsar da Ministocinsa.

Spread the love

A halin yanzu dai shugaba Bola Tinubu yana rantsar da sabbin mambobin majalisar ministocin sa.

Bikin na gudana ne a dakin taro na fadar shugaban kasa dake Abuja.

Ministocin da aka nada suna karbar rantsuwar ne a haruffa bisa ga jihohinsu da kuma rukuni biyar kowanne.

Shugaban zai ba da umarninsa ne a karshen rantsuwar wanda nan take ministocin za su je ofishinsu domin ci gaba da aiki.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button