Siyasa

Zaben Ondo;- Anyi Harbe-Harbe A Wajen Zabe A Akure.

Spread the love

An samu Tashin Tashina a wajen Zaben Gwamnan Jihar Ondo, Wanda yake kan Gudana Yanzu Haka.

Lamarin ya Farune a Akwati mai lamba 11 a Akure babban Birnin Jihar, Hukumar ‘Yan Sanda a Jihar ta Tabbatar da Lamarin.

Sai dai Bamu samu Labarin Ko an samu hasarar Rai Ba.

Ku kasance damu kan Zaben Ondo…..

Ahmed T. Adam Bagas

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button