• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Zamani

Kadan Daga Daukakar Da Allah Yayiwa Mai Martaba Khalifa Sunusi Na II Bayan Sauka Daga Sarauta: Da Ana Yimasa Rakiya Da Algaita, Yanzu Kuma Ana Rakashi Da Zikiri.

Sabiu Danmudi by Sabiu Danmudi
March 8, 2022
in Zamani
0
Kadan Daga Daukakar Da Allah Yayiwa Mai Martaba Khalifa Sunusi Na II Bayan Sauka Daga Sarauta: Da Ana Yimasa Rakiya Da Algaita, Yanzu Kuma Ana Rakashi Da Zikiri.
0
SHARES
92
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Tun bayan saukar Mai Martaba Khalifa Muhammadu Sunusi na II daga sarauta ne basaraken yaketa kara samun daukaka, domin kuwa basaraken ya zama khalifan Tijjaniya, wanda hakan yasa aka cigaba da bashi girma da daraja saboda wannan babban matsayi da ya samu.

Ba a iya Najeriya ba, har a kasashen waje ma ana martaba Khalifa Muhammadu Sunusi na II, domin kuwa ko a kwanakin baya da yaje kasar Ghana anga irin yadda aka martaba shi a kasar, domin kuwa irin tarbar da ya samu a kasar ko Shugaban kasa ne yaje sai haka. Tun daga ayarin jerin motocin da suka dauki basaraken daga filin jirgin sama zuwa masaukinsa za mu fahimci irin yadda yake da girma da mutunci da kima a wajen al’umar kasar ta Ghana.

A da lokacin da Khalifan Muhammadu Sunusi na II yake sarautar Kano idan zai fita ana yimasa rakiya da Algaita, Yanzu kuma da yake Khalifa idan zai fita ana yimasa rakiya da zakiri.

Previous Post

Jami’an DSS sun harbe soja har lahira..

Next Post

Da Dumi Dumi: Farashin man dizal ya kai N625 kan kowace lita a cikin matsin kasuwar mai.

Sabiu Danmudi

Sabiu Danmudi

Next Post
Da Dumi Dumi: Farashin man dizal ya kai N625 kan kowace lita a cikin matsin kasuwar mai.

Da Dumi Dumi: Farashin man dizal ya kai N625 kan kowace lita a cikin matsin kasuwar mai.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

Burin murtala garo na zama Gwamnan Kano ya ruguje, ya hau jirgi ya bi Ganduje kasar Dubai domin neman goyon bayansa kafi ya ajiye mukamin kwamishina.

April 2, 2022
An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

An garzaya da Buba Marwa Asibitin kasar London kwanaki ka’dan Bayan DIG mai Binciken DCP Abba kyari ya mutu.

March 15, 2022
TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

TSARO: Maganar gaskiya Buhari bashi da imani bashi da tausayi, Allah ya Isa Tsakanin mu da azzalumin Shugaba ~Cewar Ali madaki.

March 30, 2022
DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

DA ‘DUMI ‘DUMI: EFCC ta gano yadda Gwamna Tambuwal yayi kwana da Naira Bilyan 189.1bn zuwa ga wasu asusun ajiyar bankuna.

April 2, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
DA ‘DUMI’DUMI: An Maka Hukumar INEC a kotu kan dole sai sun cire sunan Tinubu Atiku da Peter Obi a cikin jerin ‘yan takara na zaben 2023.

DA ‘DUMI’DUMI: An Maka Hukumar INEC a kotu kan dole sai sun cire sunan Tinubu Atiku da Peter Obi a cikin jerin ‘yan takara na zaben 2023.

June 29, 2022
Da ‘dumi’dumi: Gwamna Nyesom Wike zai koma NNPP ko LP.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna Nyesom Wike zai koma NNPP ko LP.

June 29, 2022
Da ‘dumi’dumi: Dole mulkin Nageriya ya koma kudancin Nageriya a Zaben 2023 ~Inji Fayose

Da ‘dumi’dumi: Dole mulkin Nageriya ya koma kudancin Nageriya a Zaben 2023 ~Inji Fayose

June 29, 2022
Da ‘dumi’dumi: Gwamna Nyesom Wike ne zai zama Shugaban kasar Nageriya bayan Atiku ya kammala shekaru takwas akan mulki ~Cewar Sule Lamido.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna Nyesom Wike ne zai zama Shugaban kasar Nageriya bayan Atiku ya kammala shekaru takwas akan mulki ~Cewar Sule Lamido.

June 29, 2022

Recent News

DA ‘DUMI’DUMI: An Maka Hukumar INEC a kotu kan dole sai sun cire sunan Tinubu Atiku da Peter Obi a cikin jerin ‘yan takara na zaben 2023.

DA ‘DUMI’DUMI: An Maka Hukumar INEC a kotu kan dole sai sun cire sunan Tinubu Atiku da Peter Obi a cikin jerin ‘yan takara na zaben 2023.

June 29, 2022
Da ‘dumi’dumi: Gwamna Nyesom Wike zai koma NNPP ko LP.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna Nyesom Wike zai koma NNPP ko LP.

June 29, 2022
Da ‘dumi’dumi: Dole mulkin Nageriya ya koma kudancin Nageriya a Zaben 2023 ~Inji Fayose

Da ‘dumi’dumi: Dole mulkin Nageriya ya koma kudancin Nageriya a Zaben 2023 ~Inji Fayose

June 29, 2022
Da ‘dumi’dumi: Gwamna Nyesom Wike ne zai zama Shugaban kasar Nageriya bayan Atiku ya kammala shekaru takwas akan mulki ~Cewar Sule Lamido.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna Nyesom Wike ne zai zama Shugaban kasar Nageriya bayan Atiku ya kammala shekaru takwas akan mulki ~Cewar Sule Lamido.

June 29, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

DA ‘DUMI’DUMI: An Maka Hukumar INEC a kotu kan dole sai sun cire sunan Tinubu Atiku da Peter Obi a cikin jerin ‘yan takara na zaben 2023.

DA ‘DUMI’DUMI: An Maka Hukumar INEC a kotu kan dole sai sun cire sunan Tinubu Atiku da Peter Obi a cikin jerin ‘yan takara na zaben 2023.

June 29, 2022
Da ‘dumi’dumi: Gwamna Nyesom Wike zai koma NNPP ko LP.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna Nyesom Wike zai koma NNPP ko LP.

June 29, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.