• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
JaridarMikiya
Advertisement
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
    • Home – Layout 6
  • Tech

    These Are the 5 Big Tech Stories to Watch in 2017

    With 150 million daily active users, Instagram Stories is launching ads

    Trending Tags

    • Nintendo Switch
    • CES 2017
    • Playstation 4 Pro
    • Mark Zuckerberg
No Result
View All Result
JaridarMikiya
No Result
View All Result
Home Zamantakewa

ZAMANTAKEWAR””MATASA Kashi Na 01.

Sabiu1 by Sabiu1
May 8, 2020
in Zamantakewa
0
0
SHARES
1
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Zamantakewar Matasa Cike take Da Ababen Kalubale Dayawa Wanda Ya Shafi, Batun Neman Sana’a, Karatu Dakuma Soyayya, Da Aure.

Wannan Shiri Da Jaridar Mikiya ta Dauki Nauyin sa, Karkashin Dalibai Ma rubuta a Bangaren Sociology Da Islamic Studies, Manufar Shirin itace Samarwa Matasa Mafita a Rayuwar Su ta Hanyar Basu Shawarwarin Dasuka Dace Da Zamanin Da muke Ciki.

“”” MECECE ZAMAN TAKEWA”””
Zamantakewa na nufin tarayyar dan Adam, tsakaninshi da mutane yan uwansa da abokansa, kama daga lokacin da yake cin kuruciyar sa har girmansa,

Zamantakewa na farawa ne daga kuruciyar yaro, Sannan ya shiga samartaka har i zuwa dattijantaka , Alakar mutum da sauran yan uwanshi, ke nuna cikakkiyar dabi’ar Sa, yayin da yake ma’amalantar su ta Hanyar yin Magana da Aiki.

Dayake Muna Magana ne akan zamantakewar Matasa a Kasar Hausa Baki Daya, a Yau Zamuyi Duba da Sha’anin Sana’a ne a zamantakewar Matasa Wanda kowa Yasani Aikin Yi ko Sana’a Ga Matashi Shine Jigon Rayuwar sa.

a Da Can Baya kowanne Matashi Kan Tasowa Ne da Sana’ar gidan Su Misali; Dinki, Saka, Rini Dss.

Amma a Wannan Zamanin Damuke Ciki Babban Kalubalen Dayafi Ciwa Matasa Tuwo a Kwarya Shine Rashin Sana’a Kokuma aikin Yi,
Wannan Matsalar itace take Yin Tarnaqi Ga Rayuwar Matasa ta Bangorori Biyu;
Masu Muhimmanci Ga Rayuwar kowanne Matashi.

Nafarko Bangaren Karatun Sa
Nabiyu Bangaren Zamantowar Sa Cikakken Mutum ta Hanyar yin Soyayya Da Aure.

Sanin kowa ne Dukkan Abunda Muka Lissafa a Sama Abubuwa Ne Dake Buqatar kudaden Shiga Su kuwa Kudaden Shiga Basa Samuwa Sai da Aikin Yi Kokuma Sana’a.

So Dayawa matasa Mata Kan Korafin Rashin Fitowar Samarin su a Maganar Aure Dazaran Sunyi Musu Maganar Aure Sai Ruga a Guje Ba zasu Kara Ji ko Ganin Su ba, Yayinda Sukuma Matasa Maza Ke Kare Kansu Da Cewar Basu da Sana’ar Daza Su Iya Daukar Dawainiyar Soyayya Kokuma Aure, Amma a Zahiri Yake Matasan Kan Son Soyayyar da Auren Sai dai Kash Rashin kudaden Shiga Ne ke Kawo Musu Cikas.

Haka abun Yake Ma a Bangaren Karatu Musamman Ga Wanda iyayen Sa Su ka Zama Masu karamin Karfi Kokuma Suka Rigamu Gidan Gaskiya.

“”””a’ina Gizo Yake Sakar?

Mai Karatu Mu kasance Tare Daku a Shirin zamantakewar Matasa Na Ranar Juma’a Mai Zuwa Wanda Gungun Dalibai a Sociology Da Islamic Study Suke Gabatar Wa.

Domin Shawarwarin Ku Ko Buqatar Tattaunawa Daku Ku Tuntube Mu ta👇
Email:📧[email protected]

Ko Ta Whatsapp:07026746193

Previous Post

A Jahar Yobe Ma Ana Samun Karuwar Mace-mace…

Next Post

Yanzu Yanzu-Jahar Lagos Ta Kara Sallamar Majinyata 42 Masu Dauke Da Cutar Covid-19.

Sabiu1

Sabiu1

Next Post

Yanzu Yanzu-Jahar Lagos Ta Kara Sallamar Majinyata 42 Masu Dauke Da Cutar Covid-19.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Stay Connected test

  • 23.6k Followers
  • 99 Subscribers
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

Da ‘dumi’dumi: Gwamna El Rufa’i da wasu Gwamnoni na shirin ballewa ga tafiyar Bola Tinubu.

July 19, 2022
Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

Da ‘dumi’dumi: Babbar kotun tarayya ta bayarda Umarnin a mikawa Sanata Ahmad lawan sammaci ta ko wacce hanya domin zuwa kotu.

July 14, 2022
Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

Tonon Silili: Yadda muka shigo da ‘yan ta’addan Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal da sauransu domin su taimaka mana a zaben 2015 – Jigon APC Kawu Baraje

August 3, 2022
Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

Da ‘dumi’dumi Dan majalisar tarayya da na jiha tare da tsohon Minista sun fice daga Jam’iyar PDP sun koma jam’iyar NNPP ta kwankwaso Mai kayan marmari.

July 15, 2022

Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar muryar Zawarawa ta Kano

14

CBN ya rabawa Matasa mutum sama da dubu bakwai naira Biliyan biyu da digo hudu (2.04b) a karkashin tsarin NYIF.

6

Kasuwancin Cryptocurrency Haramun ne zalla ~inji Sheikh Bin Usman.

4

Duk Wanda Ya Cika Neman Bashin Ranche Karkashin Tsarin NYIF Ya Gaggauta Shiga Dashboard, Ya Sabunta Asusun Ajiyarshi Na Banki

3
Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14  a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14 a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

August 16, 2022
DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

August 16, 2022
Gwamnonin za su gana a ranar Laraba domin tattauna matsalar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke ciki

Gwamnonin za su gana a ranar Laraba domin tattauna matsalar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke ciki

August 16, 2022
Da ‘dumi’dumi: Shekarau yayi watsi da tayin da Atiku yayi masa na komawa jam’iyar PDP.

Da ‘dumi’dumi: Shekarau yayi watsi da tayin da Atiku yayi masa na komawa jam’iyar PDP.

August 16, 2022

Recent News

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14  a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14 a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

August 16, 2022
DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

August 16, 2022
Gwamnonin za su gana a ranar Laraba domin tattauna matsalar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke ciki

Gwamnonin za su gana a ranar Laraba domin tattauna matsalar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke ciki

August 16, 2022
Da ‘dumi’dumi: Shekarau yayi watsi da tayin da Atiku yayi masa na komawa jam’iyar PDP.

Da ‘dumi’dumi: Shekarau yayi watsi da tayin da Atiku yayi masa na komawa jam’iyar PDP.

August 16, 2022
       
JaridarMikiya

We bring you the best Premium WordPress Themes that perfect for news, magazine, personal blog, etc. Check our landing page for details.

Follow Us

Browse by Category

  • Addini
  • Al'adu
  • Alqur'ani Tafarkin Tsira
  • Fina finai
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kasuwanci
  • Kimiya Da Fasaha
  • Kungiyoyi
  • Kunne Ya Girmi Kaka
  • Labarai
  • Lafiya
  • Mata
  • Nishadi
  • Rahotanni
  • Sana'o'i
  • Sanannu
  • Siyasa
  • Sports
  • Startup
  • Tech
  • Travel
  • Tsaro
  • Tsegumi
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • World
  • Zamani
  • Zamantakewa

Recent News

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14  a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

Za mu baiwa Tinubu da Shettima kuri’u miliyan Sha hu’du 14 a yankin mu ~Cewar Shugaban matasan APC na arewa maso yamma.

August 16, 2022
DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

DA ‘DUMI’DUMI: Shugaba Buhari zai Mika kasafin ku’din 2023 amatsayin kasafin ku’din sa na karshe a kan mulki.

August 16, 2022
  • About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.

No Result
View All Result

© 2022 JaridarMikiya - Design by NGWebDev.